Hausa
Surah Quraish - Aya count 4
لِإِيلَٰفِ قُرَيۡشٍ ﰀ ﴿١﴾
إِۦلَٰفِهِمۡ رِحۡلَةَ ٱلشِّتَآءِ وَٱلصَّيۡفِ ﰁ ﴿٢﴾
Sãbonsu na tafiyar hunturu da ta bazara.
فَلۡيَعۡبُدُواْ رَبَّ هَٰذَا ٱلۡبَيۡتِ ﰂ ﴿٣﴾
Sabõda haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah).
ٱلَّذِيٓ أَطۡعَمَهُم مِّن جُوعٖ وَءَامَنَهُم مِّنۡ خَوۡفِۭ ﰃ ﴿٤﴾
wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani tsõro.