Hausa
Surah Al-Kafiroon ( The Disbelievers ) - Aya count 6
قُلۡ يَٰٓأَيُّهَا ٱلۡكَٰفِرُونَ ﰀ ﴿١﴾
لَآ أَعۡبُدُ مَا تَعۡبُدُونَ ﰁ ﴿٢﴾
"Bã zan bautã wa abin da kuke bautã wa ba."
وَلَآ أَنتُمۡ عَٰبِدُونَ مَآ أَعۡبُدُ ﰂ ﴿٣﴾
"Kuma kũ, ba ku zama masu bauta wa abin da nake bautã wa ba."
وَلَآ أَنَا۠ عَابِدٞ مَّا عَبَدتُّمۡ ﰃ ﴿٤﴾
"Kuma nĩ ban zama mai bautã wa abin da kuka bautã wa ba."
وَلَآ أَنتُمۡ عَٰبِدُونَ مَآ أَعۡبُدُ ﰄ ﴿٥﴾
"Kuma kũ, ba ku zama mãsu bautã wa abin da nake bautã wa ba."
لَكُمۡ دِينُكُمۡ وَلِيَ دِينِ ﰅ ﴿٦﴾
"Addininku na garẽ ku, kuma addinina yanã gare ni."