Hausa
Surah Al-Masad ( The Palm Fibre ) - Aya count 5
تَبَّتۡ يَدَآ أَبِي لَهَبٖ وَتَبَّ ﰀ ﴿١﴾
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
مَآ أَغۡنَىٰ عَنۡهُ مَالُهُۥ وَمَا كَسَبَ ﰁ ﴿٢﴾
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
سَيَصۡلَىٰ نَارٗا ذَاتَ لَهَبٖ ﰂ ﴿٣﴾
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
وَٱمۡرَأَتُهُۥ حَمَّالَةَ ٱلۡحَطَبِ ﰃ ﴿٤﴾
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).
فِي جِيدِهَا حَبۡلٞ مِّن مَّسَدِۭ ﰄ ﴿٥﴾
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).