Hausa
Surah An-Nas ( Mankind ) - Aya count 6
قُلۡ أَعُوذُ بِرَبِّ ٱلنَّاسِ ﰀ ﴿١﴾
Ka ce "Ina nẽman tsari ga Ubangijin mutãne."
مِن شَرِّ ٱلۡوَسۡوَاسِ ٱلۡخَنَّاسِ ﰃ ﴿٤﴾
"Daga sharrin mai sanya wasuwãsi, mai ɓoyewa."
ٱلَّذِي يُوَسۡوِسُ فِي صُدُورِ ٱلنَّاسِ ﰄ ﴿٥﴾
"Wanda ke sanya wasuwãsi a cikin ƙirãzan mutane."
مِنَ ٱلۡجِنَّةِ وَٱلنَّاسِ ﰅ ﴿٦﴾
"Daga aljannu da mutane."