Hausa
Surah At-Tin ( The Fig ) - Aya count 8
وَٱلتِّينِ وَٱلزَّيۡتُونِ ﰀ ﴿١﴾
Inã rantsuwa da Attinu da Azzaitũn.
وَهَٰذَا ٱلۡبَلَدِ ٱلۡأَمِينِ ﰂ ﴿٣﴾
Da wannan gari amintacce.
لَقَدۡ خَلَقۡنَا ٱلۡإِنسَٰنَ فِيٓ أَحۡسَنِ تَقۡوِيمٖ ﰃ ﴿٤﴾
Lalle ne, Mun halitta mutum a cikin mafi kyawon tsayuwa.
ثُمَّ رَدَدۡنَٰهُ أَسۡفَلَ سَٰفِلِينَ ﰄ ﴿٥﴾
Sa'an nan, Muka mayar da shi mafi ƙasƙantar masu rauni
إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَعَمِلُواْ ٱلصَّٰلِحَٰتِ فَلَهُمۡ أَجۡرٌ غَيۡرُ مَمۡنُونٖ ﰅ ﴿٦﴾
Face waɗanda suka yi imani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai, saboda haka suna da sakamako wanda bã ya yankewa.
فَمَا يُكَذِّبُكَ بَعۡدُ بِٱلدِّينِ ﰆ ﴿٧﴾
To, bãyan haka mẽ ya sanya ka ka ƙaryata sakamako (wanda za a yi a bãyan Tãshin ¡iyãma)?
أَلَيۡسَ ٱللَّهُ بِأَحۡكَمِ ٱلۡحَٰكِمِينَ ﰇ ﴿٨﴾
Ashe Allah bã Shi ne Mafi mãsu hukunci kyãwon hukunci ba?